KASANCE TARE DA NI A WAN NAN SAFIN DOMIN FADAKARWA, TINA TARWA, ILIMANTARWA, NISHADANTARWA, DUNIYA MAKARANTA, KIMIYYA DA FASAHA, SABIN DABARUN BUNKASA SANA'O'INKU A ZAMANANCE, KIWON LAFIYA, TARIHI, DA DAI SAURANSU.. KUBIYONI ALLAH YABAMU SA'AH AMIN
Saturday, January 19, 2019
MATA SUN TAKA RAWAR GANI!!!
GUDUN MAWAR MATA A ADDININ MUSLINCI.
A TAHIRIN MUSULUNCI*🧕 MACE CE* TA FARA MUSULUNTA* a duk duniya kuma ta yiwa musulunci hidima da dukiyar ta da duk abinda ta mallaka harda GwalaGwalanta *(NANA KHADIJA) (R.A)*
*🧕MACE CE*
Sanadiyyar samun Taimama a shari'a *(UMMUNA A'ISHA) R.A*
*🧕MACE CE*
Ta ilmantar da Sahabbai bayan wafatin Annabi{s.a.w}
*NANA A'ISHA (R.a)*
*🧕MACE CE*
Sanadiyar tsiran sahabbai daga fushin Allah sanda akai sulhun
*HUDAIBIYYA* Kuma *MACE* ce ta shawo kan *SAHABBAI* har suka tsira daga fushin Allah.*(UMMU SALAMA) R.A*
*🧕MACE CE*
Ta Kwantarwa Manzon Allah *HANKALI* Lokacin da aka kikiran karya da aka yiwa A'ISHAT, kafin saukar wahayi *(BARIRA) (R.A)*
*🧕MACE CE*
Sanadiyyar shigar mutum Aljannah Wanda Manzon Allah *{S.A.W}* yace idan mutum ya tarbiyyantar da
ita koda bashi ya haife ta ba, zai shiga *ALJANNA* shi da Manzon Allah *{S.A.W}*
*🧕MACE CE*
Ta zamo Ma'aunin da mai Aure zai gwada kimarsa agun Mahaliccinsa, idan ya kyautata mata yana da sakamako mai kyau, idan kuma ya cuceta akwai uquba daga Allah.
*🧕MACE CE*
Shari'a ta tanadar *MATA* Ladan Jam'in Salloli guda biyar (5) Da Juma'a da Jana'iza da Jihadi duk ba sai taje ba amma sanadiyyar ta Kyautatawa *MIJINTA* Allah Zai bata duk *LADAN* wadannan Ibadun.
*🧕MACE CE*
Sanadiyyar warware matsalar Zihari, suratul *(MUJADALA)*
*🧕MACE CE*
Ta fara yin Sa'ayi tsakanin *SAFA da MARWA (HAJARA)*
*🧕MACE CE*
Sanadiyyar tsiran mutanen sarauniyar Saba, suratul *(NAML)*
*BILKISU MAI GADON ZINARI*
*🧕MACE CE*
Sanadiyar musuluntar Sayyiduna Umar *(R.A) (FATIMA)*
*🧕MACE CE*
Ake samun nutsuwa da ita! *LITASKUNU ILAIHA* Namiji ba zai taba samun sukuni ba sai yana da mace!
*🧕MACE CE*
Duk mulkin mutum da dukiyar shi sai da ita yake kara kima a idon mutane!
*Mata iyayenmu ne Mu girmamasu!*
Abu Aiman Danja
Ocial Media Fadakarwa
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
No comments:
Post a Comment